Ministan birnin tarayya Abuja, Muhammad Musa Bello. Ya bayyana cewa, babu ɓoye-ɓoye sai sun ga bayan gidajen ƙaruwai a Abuja, in da har ya ƙalubalanci masu yunƙurin hana aikata hakan da cewa, "Duk mai magana ya zo ya yi. Musulunci ka ke bi ko Koristanci? Dan haka duk mai bin Musulunci ba zai ji haushin abin da muke yi ba. Haka mai bin Kiristanci na gaske."
Shin ya ku ke ganin wannan al'amari? Zai yiwu cikin sauƙi a yi wa ƙaruwan birnin tarayya Abuja koran Kare kuwa?
Sunday, May 19, 2019
Home
Unlabelled
SAI MUN GA BAYAN GIDAJEN KARUWAI A ABUJA
SAI MUN GA BAYAN GIDAJEN KARUWAI A ABUJA
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
ads1
Author Details
new platform in northern arewa
No comments:
Post a Comment