SHUGABAN ƘASA MUHAMMADU BUHARI, YA GAYYACI WASU GURAGU DA MAKAFI SHAN RUWA A FADARSA TA MULKI A YAU ALHAMIS. - ZAFAFA NEWS HAUSA BLOG

People Online

Breaking

ads

Thursday, May 23, 2019

SHUGABAN ƘASA MUHAMMADU BUHARI, YA GAYYACI WASU GURAGU DA MAKAFI SHAN RUWA A FADARSA TA MULKI A YAU ALHAMIS.


ugaban ƙasa Buhari, ya gayyaci wasu guragu da makafi zuwa
Shan ruwa a fadar mulki ta Aso da ke Abuja, a yau Al-hamis.
Shugaba Buhari ya yi musu jawabai na nuna kauna da kulawa
kafin daga bisani ya zuba musu abinci da hannunsa.

Me za ku iya cewa game da wannan? Shin a tarihin Nigeria, an taɓa samun shugaban da ya ke jawo nakasassu a jika?

No comments:

Post a Comment

ads1