Wata soyayya sai a tsakiyar duniya. A yau wani abin mamaki ya faru a garin POTISKUM da ke jihar YOBE in da wani bawan Allah tunda Asuba ya hau kan bishiyar kofar gidan su budurwarsa, kuma ya ce ba zai sauko ba har sai an ba shi aurenta. Daga shaidan
gani da ido Auwal Ali Tsakuwa
Wednesday, May 22, 2019
Home
Unlabelled
"BA ZAN SAUƘO BA, SAI AN BA NI AURENTA." Cewar wani saurayi da ya hau kan reshen ƙarshe na bishiyar ƙofar gidan su budurwarsa.
"BA ZAN SAUƘO BA, SAI AN BA NI AURENTA." Cewar wani saurayi da ya hau kan reshen ƙarshe na bishiyar ƙofar gidan su budurwarsa.
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
ads1
Author Details
new platform in northern arewa
No comments:
Post a Comment